Tehran (IQNA) Birnin Benghazi da ke gabashin kasar Libiya na shirin gudanar da shirye-shirye na musamman inda za a zabi birnin a matsayin cibiyar al'adu ta kasashen musulmi a shekarar 2023, wadanda za su hada da al'adu, Musulunci, adabi, fasaha da sauran abubuwan da suka shafi kasar Libiya.
Lambar Labari: 3488739 Ranar Watsawa : 2023/03/02
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Libya mai mazauni a birnin Tripoli ta ce dole ne a gurfanar da su Haftar a kotun duniya.
Lambar Labari: 3484679 Ranar Watsawa : 2020/04/04
Bangaren kasa da kasa, cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a birnin Tripoli na kasar Libya ta bayar da umarnin kwace kwafin kur'anai masu dauke da kure.
Lambar Labari: 3481495 Ranar Watsawa : 2017/05/08